Ban Fadi Kalmomin Dana Fada Na Zagi Da Wata Manufa Ba Sai … – Legit Hausa

Kasance mutumin farko da zai samu labarai da duminsu daga Babban Editanmu
Mun gode!
Duba akwatin sakonka na email don tabbatar da shiganka
Tuni ka shiga tsarin samun labaranmu
Duba akwatin sakonka don kasancewa mutumin farko da zai samu labarai masu zafi
This site is protected by reCAPTCHA and the Google Privacy Policy and Terms of Service apply.
Global site navigation
Na gargajiya
DUBA NAN: Danna “See First” karkashin karkashin "Following “ don samun labaran Legit.ng a shafinka na Facebook akai-akai
Abuja: Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai kuma jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Ado Doguwa, ya fadi wani kalami da ya janyo ce-ce-ku-ce a baya-bayan nan da ya yi a wani faifan bidiyo da ya yadu a kafar intanet wanda legit.ng hausa ta samu.
A kalaman nasa wanda ya furta a gaban magoya bayansa yana mai cewa:
Kara karanta wannan
Daga hannun PDP muka gaji matsalar Boko Haram : FG Ta Maidawa Atiku martani
Sai dai kuma shugaban masu rinjaye na Majalisar ya yi karin haske kan kalaman nasa a yayin wani shiri na tsaye a gidan Talabijin na Channels TV, inda ya ce manufarsa ita ce zaburar da magoya bayansa, ba tsoratar da su ba.
Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!
Doguwa yace:
Kara karanta wannan
Emefiele Yana Amfani Da Matsayinsa Don ‘Azabtar’ Da Yan Siyasa, Gwamnan Arewa Mai Karfin Fada Aji Ya Yi Zargi
Da yake amsa tambaya kan yadda kalaman nasa suka janyo cece-cece kuce da kuma barazana, Doguwa yace wannan batun dama sun saba.
Ita siyasar Kano wata siyace mai daure kai da kuma shiga duhu, shi yasa akwai abubuwa da mutum zai aikita a zahiri zaka ga kamar yana nufin barazana ne, amma ba barazana bane, kamar yadda nima na fada, ba barzana nake yiwa mutane ba inji doguwa.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas yace koda tsiya-tsiya sai sunci zaben gwamnann jihar kano.
Shugaban na wannna n kalamin ne lokacin da jam'iyyar APC ta jihar kano ta bude yakin neman zabenta na jihar a karamar hukumar Gaya, wadda daya ce kuma daga cikin masarautin kano.
Asali: Legit.ng
Kasance mutumin farko da zai samu labarai da duminsu daga Babban Editanmu
Mun gode!
Duba akwatin sakonka na email don tabbatar da shiganka
Tuni ka shiga tsarin samun labaranmu
Duba akwatin sakonka don kasancewa mutumin farko da zai samu labarai masu zafi
Mun zaba maka wannan
Kasance mutumin farko da zai samu labarai da duminsu daga Babban Editanmu
Mun gode!
Duba akwatin sakonka na email don tabbatar da shiganka
Tuni ka shiga tsarin samun labaranmu
Duba akwatin sakonka don kasancewa mutumin farko da zai samu labarai masu zafi
Kasance mutumin farko da zai samu labarai da duminsu daga Babban Editanmu
Mun gode!
Duba akwatin sakonka na email don tabbatar da shiganka
Tuni ka shiga tsarin samun labaranmu
Duba akwatin sakonka don kasancewa mutumin farko da zai samu labarai masu zafi
Kasance mutumin farko da zai samu labarai da duminsu daga Babban Editanmu
Mun gode!
Duba akwatin sakonka na email don tabbatar da shiganka
Tuni ka shiga tsarin samun labaranmu
Duba akwatin sakonka don kasancewa mutumin farko da zai samu labarai masu zafi